Skip to content

My Blog

My WordPress Blog

  • About Us
  • Advertisement
  • Contact Us
  • Privacy Policy
  • Sample Page
  • Sample Page
  • Home
  • Page 2
Abin da ya sa muka haramta amfani da littafin Queen Primer a Kano-Abba El-Mustapha
Labarai

Abin da ya sa muka haramta amfani da littafin Queen Primer a Kano-Abba El-Mustapha

adminOctober 6, 2023

Hukumar Tace Fina-finai da Dab’i ta Kano ta haramta karantawa da sayar da littafin Queen Primer a fadin jihar. Independent…

Ganduje ba zai iya ciyowa APC zabe a 2027 ba-NNPP
Siyasa

Ganduje ba zai iya ciyowa APC zabe a 2027 ba-NNPP

adminSeptember 29, 2023

Jam’iyyar NNPP ta bayyana shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Ganduje, a matsayin wanda ya zama jangwam ga shugaban kasa…

Akwai son rai da son zuciya a hukuncin kotun kararrakin zaben Gwamnan Kano-NYPG
Labarai, Siyasa

Akwai son rai da son zuciya a hukuncin kotun kararrakin zaben Gwamnan Kano-NYPG

adminSeptember 23, 2023

Kungiyar ci gaban Matasan Arewacin kasar nan ta Northern Youth Patriotic Group, ta ce akwai son rai da son zuciya…

Abdullahi Abbas ya yagoranci wata tawaga da tayi taron murnar nasarar APC A kotu
Labarai, Siyasa

Abdullahi Abbas ya yagoranci wata tawaga da tayi taron murnar nasarar APC A kotu

adminSeptember 21, 2023

Shugaban Jam’iyyar APC reshen Jihar Kano, Abdullahi Abbas, ya jagoranci magoya bayan jam’iyyar wajen bayyana murnarsu bisa nasara da dan…

Ba mu karaya ba za muje kotun daukaka kara-Abba Kabiru Yusuf 
Labarai, Siyasa

Ba mu karaya ba za muje kotun daukaka kara-Abba Kabiru Yusuf 

adminSeptember 21, 2023

Gwamnan Kano Abba Kabir ya ce ko kaɗan hukuncin ba zai rage musu ƙwarin gwiwa ko ya sanyaya musu gwiwa…

Shari’ar zaben Gwamnan Kano: Yadda bangaren APC da NNPP ke hasashen samun nasara
Labarai, Siyasa

Shari’ar zaben Gwamnan Kano: Yadda bangaren APC da NNPP ke hasashen samun nasara

adminSeptember 19, 2023

Yanzu haka Kotun sauraren kararrakin zaben Gwamnan Kano Kano ta ayyana ranar Laraba 20 ga Satumbar 2023 a matsayin ranar…

Tawagar Yan Jaridun Najeriya 20 ciki harda ma’aikacin Premier Radio sun Isa kasar Afrika Kudu
Labarai

Tawagar Yan Jaridun Najeriya 20 ciki harda ma’aikacin Premier Radio sun Isa kasar Afrika Kudu

adminSeptember 16, 2023

Rahotanni sun bayyana kawo yanzu haka Tawagar yan Jaridun Najeriya 20 ta isa kasar Africa Ta Kudu, a wani bangare…

Abin da ya sa muka Kori kwamishinan kasa da Ogan Boye-Gwamnatin Kano
Labarai

Abin da ya sa muka Kori kwamishinan kasa da Ogan Boye-Gwamnatin Kano

adminSeptember 15, 2023

Gwamnatin  jihar Kano ta bayyana ta Sallami kwamishinan ma’aikatar kasa da safayo na Kano Adamu Kibiya da mai baiwa gwamna…

Aure 999 ne ya mutu a Kasa da shekara Daya a Kano –IHRC
Labarai

Aure 999 ne ya mutu a Kasa da shekara Daya a Kano –IHRC

adminSeptember 13, 2023

Wani rahoto da wata kungiya mai fafutukar kare haqqin bil’adama wato International Human Right Commission (IHRC), ta fitar ta koka…

Gawuna ya fitar da shaidar biyan Kudin daliban BUK 100 da ya yi
Labarai

Gawuna ya fitar da shaidar biyan Kudin daliban BUK 100 da ya yi

adminSeptember 11, 2023

Tsohon Mataimaki namusamman ga Gwamna Abdullahi Umar Ganduje kan kafofin sada zumunta wato Abubakar Aminu Ibrahim, ya fitar da shaidar…

Posts navigation

Older posts
Newer posts

Recent Posts

  • Alliance warns gainst Kano Governorship judgement , Urges Supreme Court to protect the will of Kano People”
  • Tsaftace Kundin Shirin AGILE na Kano: Abubuwan Da Aka Cire Da Wanda Aka Kara
  • NNPP Ba ta Tattaunawa da Kowacce Jam’iyyar don yin Hadaka – ‘Yan Majalisar Wakilan NNPP
  • Mai kula da kabarin Manzon Allah ya rasu
  • Ganduje ya yi ta’aziyyar rasuwar Daraktan Kannywood Aminu S. Bono

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • December 2023
  • November 2023
  • October 2023
  • September 2023

Categories

  • Labarai
  • Siyasa
  • Uncategorized
  • Wasanni
Copyright © 2026 My Blog | Newspulse Magazine by Ascendoor | Powered by WordPress.